Monday, March 9
Shadow

‘Yan kasar Afrika ta kudu na ta murna bayan kashe ‘yan Najeriya 6

Wasu ‘yan Najeriya 6 sun gamu da ajalinsu bayan da aka kashesu a kasar Afrika ta kudu.

Saidai da bidiyon faruwar lamarin ya bayyana a kafafen sada zumunta, ‘yan kasar Afrika ta kudun sun rika yabawa wanda suka kashe ‘yan Najeriyar.

Sun yi fatan a kara kashe ‘yan Najeriyar da yawa.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Yanda Saurayi dan Kaduna ya kai Budurwarsa 'yar Kano suka ci tsire suka kuma yi sayayya amma ya tsere ya barta

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *