
Rahotanni sun bayyana cewa, Hukumar DSS ta kama jami’anta bisa zargin sun karbi cin hanci a hannun malam Nasiru Ahmad El-Rufai.
Hukumar tace jami’an nata sun karbi cin hancinne inda suka kyale Malam Nasiru suka ki kamashi a filin jirgi yayin da ya dawo Najeriya a kwanakin baya.
A wancan lokacin dai an ga yanda mutane suka taru suka hana kama Malam Nasiru Ahmad El-Rufai.