Sunday, May 10
Shadow

Ku yi hakuri da rashin wutar da kuke fama da ita, zamu gyara>>Ministan wutar Lantarki ya baiwa ‘yan Najeriya hakuri

Ministan wutar Lantarki, Adebayo Adelabu ya baiwa ‘yan Najeriya hakuri kan rashin wutar da ake fama da ita a ‘yan kwanakinnan.

Ya bayyana hakane a ganawar da yayi da manema labarai a Abuja ranar Talata inda yace musamman a wannan lokacin zafin da ake ciki rashin wuta akwai damuwa.

Yace amma suna bayar da tabbacin nan ba da jimawa ba zasu gyara wutar.

Karanta Wannan  Mun shaida tsare-tsaren shugaban Najeriya, Bola Ahmad Tinubu na aiki yanda ya kamata, sun kawowa Najeriya ci gaba>>Inji Kasar Ingila

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *