Friday, December 5
Shadow

Idan dai da Adalci a Duniya, Kamata yayi yanda aka halastawa maza auren mace fiye da daya, muma mata a halasta mana auren maza je fiye da daya>>Inji Lauya, Muhanuuzi

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[“local”],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Wannan lauyan me suna Muhanuuzi ta bayyana cewa tana ganin babu Adalci a halastawa maza auren mata fiye da daya amma kuma su matan ba’a barsu su auri maza fiye da daya ba.

Tace idan ba haka ba to babu Adalci kawai ana son a rika juya matane

saidai da yawa basu yadda da wannan ra’ayi nata ba

Karanta Wannan  A karo na 2, Sanata Godswill Akpabio karara ya bayyana tsoron Trump yake ji yayin da 'yan Najeriya suka bukaci jin Abinda majalisar Dattijai zata ce kan Barhazhanar da Trump din yawa Najeriya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *