Friday, December 26
Shadow

Ina Da Yakinin Cewa Babu Wani Dan Nijeriya Da Ya Zabi Tinubu A 2023 Da Yanzu Yake Nadamar Zabarsa, Inji Ibrahim Masari

Ina Da Yakinin Cewa Babu Wani Dan Nijeriya Da Ya Zabi Tinubu A 2023 Da Yanzu Yake Nadamar Zabarsa, Inji Ibrahim Masari

Masari shine mai baiwa shugaban kasa shawara kan harkokin siyasa.

Me za ku ce? Ko kai ma kana daga cikin wadanda ba su yi nadamar zabar Tinubu ba?

Karanta Wannan  Jihar Delta ta yi dokar hana Ma'aikatan jihar Tara gemu da yawa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *