Friday, February 13
Shadow

Ina Mika sakon Jaje ga Anthony Joshua game da Khadarin motar dabya rutsa dashi>>Inji Atiku Abubakar

Tsohon Mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya mika sakon jaje ga dan Damben Najeriya, Anthony Joshua bisa hadarin mota da ya rutsa dashi.

Yace yanawa Anthony Joshua fatan samun sauki da gaggawa.

Sannan kuma ya mika sakon ta’aziyya ga wadanda suka rasu.

Karanta Wannan  YANZU-YANZU: Jam'iyyar SDP ta fitar da sanarwar cewa ta gano Gwamnatin APC na shirin kama Malam Nasiru El-Rufai

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *