Thursday, February 5
Shadow

Innalillahi wa’inna ilaihi raji’un: Kalli Bidiyon ba kyan gani yanda wani magidanci yayi tsalle ya fada kan tytin Jìrgìn Qàsà jìrgìn ya Nìqàshì bayan da ya gano cewa ‘ya’yansa mata ba nasa bane matarsa cin amarsa ta yi

Bidiyon wani magidanci ya tayar da hankulan al’umma bayan da aka ganshi yayi tsalle ya fada kan titin jirgin kasa, jirgin ta Nìqàshì ya mutù.

Rahotanni sun ce yayi gwanin kwayoyin halitta na DNA ma ‘ya’yansa mata 2 ne inda ya gano bashine Ubansu ba, matarsa ta ci amarsa.

Bakin cikin hakanne yasashi ya Shyekye kansa.

Lamarin ya farune a Wynberg, Cape Town dake kasar Afrika ta kudu.

Karanta Wannan  Kalli Hotuna ALLAH SARKI: Hajiya Aisha Buhari Ta Koma Gidan Marigayi Buhari Dake Kaduna A Yammacin Yau Lahadi Domin Cigaba Da Yin Takaba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *