INNALILLAHI WAINNA ILAIHI RAJIUN:
Ana Juyayin Mutuwar Magidanci Da Daukacin Iyalansa Da Ya Goyo A Bisa Babur.

Da safen yau Lahadi wani magidanci ɗauke da matarsa da ‘ya’yansa akan mashin su 6 sun haɗu da ajalinsu sakamakon hatsari inda babbar mota kirar DAF tabi takansu a bakin gidan ruwa (Zamfara State Water Board) kusa da Gusau Hotel.

Hatsarin ya jefa al’ummar yankin cikin alhini da jimami.

Allah ya jiƙansu da rahama ya gafarta musu.