Friday, December 5
Shadow

Ji abinda Sanata Shehu Sani ya cewa matar tsohon gwamnan Kaduna, Hadiza El-Rufai bayan da ta masa gyaran kuskuren turancin da yayi

{“remix_data”:[],”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Matar tsohon gwamnan jihar Kaduna, Hadiza El-Rufai ta yiwa sanata Sanata Shehu Sani gyaran kuskuren Turancin da yayi a shafinsa na Twitter.

Saidai da alama Sanata Sani bai ji dadin wannan gyara da ta masa ba inda mata martani da cewa, mun daina bibiyar juna a kafafen sada zumunta dan Allah ki kyaleni.

Lamarin dai ya dauki hankula sosai inda wasu ke cewa ya kamata ya karbi gyaran da aka masa wasu kuma na goyon bayanshi.

Karanta Wannan  An shiga rudani a jami'iyyar APC, hankalin kowa ya tashi yayin da ake rade-radin gwamnan Jihar Kebbi zai fice ya koma PDP bayan Atiku Abubakar kamin zaben 2027

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *