Tuesday, August 18
Shadow

‘Yar Haya ta fasawa me gida kai bayan da ya bata notice na tashi

Wata mata dake zaune a gidan haya ta fasawa me gida kai bayan da ya bata notice ta tashi daga gidansa.

Me gidan wanda matashine kuma marayane ya bukaci matar ta tashi.

Lamarin ya farune a garin Umugbabe Ovoko dake karamar hukumar Igbo-Eze ta jihar Enugu.

Wani dan jarida daga jihar ne me suna, Chijinkem Ugwuanyi ya bayyana hakan inda yace tuni jami’an ‘yansansa sun kama matar da ‘ya’yanta 2.

Karanta Wannan  Da Duminsa: Bayan Buratai: 'Yan Bìndìgà sun sake baiwa wani baban dan siyasa hari

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *