
Wannan wani matashine a garin Jibia na jihar Katsina da aka kama ya aikata abinda bai dace ba da mahaifiyar abokinsa.
Lamarin har ya kai ga ta dauki juna biyu.
Hukumar Hisbah ta jihar Katsina ce ta kamashi ranar 17 ga watan Ramadana kuma ya amsa laifinsa.
Lamarin ya jawo mamaki da Allah wadai.