Friday, February 14
Shadow

Yanzu Haka Wasu Ministocin Shugaba Tinubu Ba Sa Iya Ganinsa, Don Su Gaya Masa Matsalar Da Kasa Ke Ciki, Balle Kuma ‘Yan Majalisar Dokokin Kasar Da Ba Su Da Damar Ganawa Da Shi Domin Su Tattauna Matsalar Al’umma, Inji Sanata Ndumi

Yanzu Haka Wasu Ministocin Shugaba Tinubu Ba Sa Iya Ganinsa, Don Su Gaya Masa Matsalar Da Kasa Ke Ciki, Balle Kuma ‘Yan Majalisar Dokokin Kasar Da Ba Su Da Damar Ganawa Da Shi Domin Su Tattauna Matsalar Al’umma, Inji Sanata Ndumi

Sanatan ya kara da cewa wannan ita ce babbar matsalar dake damun wannan gwamnatin ta Tinubu a halin yanzu, domin duk kofofin da za ka bi ka gana da shi a kulle suke.

Me za ku ce ?

Daga Muhammad Kwairi Waziri

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: 'Yan Uwan me yada badala a Tiktok, Yahya Amerika sun taru sun masa dukan kawo wuka saboda zubar musu da mutunci da yake inda yace ya tuba ba zai kara ba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *