
Tauraruwar Tiktok, Sadiya Haruna ta bayyana cewa, Kakanta Kiristane.
Ta bayyana hakan a inda take cewa masu son zaginta su yi ta yi.
Tace kuma wannan dalili ne yasa bata zagin Kiristoci saidai wadanda basu da Addinin.

Tauraruwar Tiktok, Sadiya Haruna ta bayyana cewa, Kakanta Kiristane.
Ta bayyana hakan a inda take cewa masu son zaginta su yi ta yi.
Tace kuma wannan dalili ne yasa bata zagin Kiristoci saidai wadanda basu da Addinin.