Thursday, February 26
Shadow

Kalli Bidiyo: Bashin da Shugaba Tinubu zai ciwo zasu sace ne shi da mutanensa ba dan Talakawa bane>>Inji Malam

Wannan malamin yayi ikirarin cewa bashin da Gwamnatin shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu zata ciwo ba dan talakawa bane.

Malam yace bashin za’a anso shine dan Shugaban da mukarrabansa su sace.

Karanta Wannan  An kama tsaffin shuwagabannin kamfanin man Fetur na kasa da aka sauke satin da ya gabata bisa zargin sun sace kudaden da aka ware dan gyaran matatun man Najeriya, An gano Naira Biliyan 80 a Asusun daya daga cikinsu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *