Thursday, February 5
Shadow

Kalli Bidiyo: Bashin da Shugaba Tinubu zai ciwo zasu sace ne shi da mutanensa ba dan Talakawa bane>>Inji Malam

Wannan malamin yayi ikirarin cewa bashin da Gwamnatin shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu zata ciwo ba dan talakawa bane.

Malam yace bashin za’a anso shine dan Shugaban da mukarrabansa su sace.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon Barnar kudi: Yanda Titin Legas zuwa Calabar da Gwamnatin Tinubu ta kashe Naira Tiriliyan 15 akai ya fara lalacewa tun kamin a kammalashi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *