Tuesday, April 28
Shadow

Kalli Bidiyo: Bashin da Shugaba Tinubu zai ciwo zasu sace ne shi da mutanensa ba dan Talakawa bane>>Inji Malam

Wannan malamin yayi ikirarin cewa bashin da Gwamnatin shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu zata ciwo ba dan talakawa bane.

Malam yace bashin za’a anso shine dan Shugaban da mukarrabansa su sace.

Karanta Wannan  Rahotanni sun ce Dangote na shirin daina sayar da mansa a Najeriya ya rika sayar dashi duka zuwa kasashen waje

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *