
Tauraron fina-finan Hausa, Musbahu Anfara ya bayyana rashin jin dadinsa kan yanda Hadiza Gabon ta yi Editing hirar da yayi da ita a shirin ta na Gabon Show.
Ya bayyana cewa bai ji dadin hakan ba.
Hakanan ya baiwa shuwagabannin gidan Solo Hakuri kan kalaman da yayi.
Saidai yace masu zaginsa su ci gaba dan yanzu a kafafen sada zumunta kowa ma zagi ake.