Wednesday, April 29
Shadow

Kalli Bidiyo: Kungiyar Tsaffin Sojojin Najeriya sun yi kira ga shugaba Tinubu ya sauke Wike daga mukamin Minista

Kungiyar Tsaffin Sojojin Najeriya ta nemi shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu da ya sauke Ministan Babban birnin tarayya, Abuja Nyesom Wike daga mukamin Minista.

Kungiyar tace Wike na takawa da wulakanta mutane da yawa inda ta nemi ko da ba’a saukeshi ba a canja masa ma’aikata.

https://twitter.com/emmaikumeh/status/1989732131309064632?t=uEsh6BIihZvXReiaXN7o_Q&s=19

Hakan na zuwane bayan da Wike yayi dambarwa da sojan Ruwa, AM. Yerima akan wani fili da akw rigima akanshi a Abuja.

Karanta Wannan  Jihohin Taraba, Adamawa, Borno da Yobe sun fada duhu bayan da wutar Lantarkinsu ta lalace, ji ranar da za'a gyara

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *