Wednesday, March 18
Shadow

Kalli Bidiyo: Na yi mamaki da naji ance Kwankwaso zai dawo APC, saboda a baya ya Zhaghi shugaba Tinubu sannan yace masu shiga APC Mahaukata ne>>Inji Ganduje

Tsohon shugaban jam’iyyar APC, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana mamakin sa da jin labarin komawar Kwankwaso APC.

A wata hira da aka yi dashi bayan taron masu ruwa da tsaki a jam’iyyar APC ta Kano, Ganduje yace Kwankwaso ya yi munanan kalamai na zagi da cin mutunci ga shugaban kasa da jam’iyyar APC amma gashi wai yau shine ke shirin komawa jam’iyyar.

Kalli Bidiyon anan:

Karanta Wannan  A karin Farko, Najeriya ta fitar da Kwanon Sola(Solar Panel) wanda aka kera a Najeriya zuwa kasar Waje

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *