Thursday, February 5
Shadow

Kalli Bidiyo: Sai mun yi Hakuri da Fulani makiyaya, dalili kuwa shine su a wajansu sun fi son Saniyarsu fiye da ransu, bama wani ba, Haka Allah ya haliccesu>>Inji Sanata Aishatu Dukku

Sanata A’ishatu Dukku ta bayyana cewa bata san dalilin da yasa mutanen Najeriya suka canja ba, tace ko da saboda magin da ake sha ne?

Tace Bafulatani Allah ya halicceshi ne shi yana son Saniyarsa fiye da yanda yake son kansa bama wai wani ba.

Ta bayyana hakane a zauren majalisar Dattijai yayin da ake tattauna maganar hare-haren da Fulani Makiyaya ke kaiwa manoma.

Karanta Wannan  Manyan Ma'aikatan mu ne ke ta tafiya lahira akai-akai babu kakkautawa shiyasa muka ce a yi Azumi ko zamu samu sauki>>Ma'aikatar Noman Najeriya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *