Tuesday, May 19
Shadow

Kalli Bidiyo: Wasu daga cikin Musulmai na cin kazantacciyar Halitta, Alade, da shan Giyya da Mu’amala da mata masu zaman kansu>>Inji Alpha Charles Borno

Tauraruwar Tiktok, Alpha Charles Borno ta bayyana cewa, a Kaduna akwai Wasu daga cikin musulmai dake cin nama kazantacciyar halitta, Alade.

Tace kuma suna shan giya da mu’amala da matan banza.

Ta bayyana hakane a matsayin martani da wani yace mata arna na cin Naman kare.

@alphacharlesborno

Replying to @Rabiu Mahmud☪️🇳🇬 dan tsinanniya

♬ original sound – ALPHA CHARLES BORNO
Karanta Wannan  Kamin In Auri Gfresh Har ce min Aka yi Zàrmàlùlùnsà ba ta aiki amma na rufe ido na aureshi, kuma na zauna dashi tun bashi da komai har ya samu budi ya Koma Abuja>>Inji Matar Gfresh Maryam

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *