Monday, March 16
Shadow

Kalli Bidiyo: Wasu daga cikin Musulmai na cin kazantacciyar Halitta, Alade, da shan Giyya da Mu’amala da mata masu zaman kansu>>Inji Alpha Charles Borno

Tauraruwar Tiktok, Alpha Charles Borno ta bayyana cewa, a Kaduna akwai Wasu daga cikin musulmai dake cin nama kazantacciyar halitta, Alade.

Tace kuma suna shan giya da mu’amala da matan banza.

Ta bayyana hakane a matsayin martani da wani yace mata arna na cin Naman kare.

@alphacharlesborno

Replying to @Rabiu Mahmud☪️🇳🇬 dan tsinanniya

♬ original sound – ALPHA CHARLES BORNO
Karanta Wannan  Kada ku ga Jam'iyyar Adawa ta kayar da jam'iyya me mulki a kasar Amurka, a Najeriya hakan ba zai faru ba, Tinubu ne zai sake cin zabe a 2027>>Inji Jam'iyyar APC

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *