Friday, December 5
Shadow

Kalli Bidiyo yanda fadawan sarkin Katsina suka fasa kofar taro suka shigar da sarkin bayan da aka kulle kofar dakin Taron da aka yiwa Tinubu Maraba a jihar

Wasu rahotanni sun ce bayan da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya shiga dakin taron da aka mai tanadi dan yi masa maraba a jihar Katsina, An kulle dakin taron.

Saidai daga baya Me martaba sarkin Katsina ya isa wajen inda fadawa suka iske kofar a kulle.

Saidai sun fasa gilashij kofar inda suka shigar da Sarki wajan Taron.

Kalli Bidiyon:

https://twitter.com/northern_blog/status/1919398029473284233?t=eIgHj3fbuZ8VxrkeyPlTSw&s=19

Da yawa dai sun jinjinawa Fadawan.

Karanta Wannan  Babban Burina shine in kafa tarihin yin lalata da maza daga kowace kasar Duniya, yanzu haka na yi lalata da maza daga kasashe 40>>Inji Wannan matar

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *