Tuesday, February 24
Shadow

Kalli Bidiyo yanda mutane ke guduwa daga karamar hukumar Ryom ta jihar Filato dan fargabar kai hàri

Mutane da yawa ne aka ga suna gudun Hijira daga gidajensu a karamar hukumar Ryom ta jihar Filato saboda fargabar kai musu hari.

Jihar Filato dai na fama da matsalar rikice-rikice dake sanadiyyar rasa rayuka.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Allah ya min Arziki ta yanda babu dakin da zai iya dauke yawan rigunan da nike dinkawa a shekara>>Sheikh Kabir Gombe ya fada bayan Tonon Sililin da Dan Bello yayi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *