Saturday, November 8
Shadow

Kalli Bidiyo yanda mutane ke guduwa daga karamar hukumar Ryom ta jihar Filato dan fargabar kai hàri

Mutane da yawa ne aka ga suna gudun Hijira daga gidajensu a karamar hukumar Ryom ta jihar Filato saboda fargabar kai musu hari.

Jihar Filato dai na fama da matsalar rikice-rikice dake sanadiyyar rasa rayuka.

Karanta Wannan  Yayin Da Atiku Abubakar Ya Sauka Jihar Bauchi Domin Gabatar Da Ta'aziyyar Rasuwar Sarkin Ningi, Dr. Yunusa Muhammad Ɗanyaya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *