Friday, July 17
Shadow

Kalli Bidiyo yanda mutane ke guduwa daga karamar hukumar Ryom ta jihar Filato dan fargabar kai hàri

Mutane da yawa ne aka ga suna gudun Hijira daga gidajensu a karamar hukumar Ryom ta jihar Filato saboda fargabar kai musu hari.

Jihar Filato dai na fama da matsalar rikice-rikice dake sanadiyyar rasa rayuka.

Karanta Wannan  YANZU-YANZU: Wani Dan Siyasa, kuma Dan Majalisar Tarayya daga Zamfara, Hon Abdulmalik Zannan Bungudu Ya Gwangwaje Amaryar Mawaki Dauda Rarara Ayshatul Humairah Da Kyautar Sabuwar Mota kirar BMW

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *