
Wannan matar ta dauki hankula a kafafen sada zumunta inda tace Saurayi ya kirata, ta tashi daga Ibadan taje Lagos wajansa.
Tace amma da taje wajansa sai yace bata masa, ta mai tsufa.
Tace ya koreta yace ta koma garinsu, inda tace gashi a yanzu bata da kudin mota.