
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Fintiri ya je garin Ganye mahaifar Atiku Abubakar inda yake tallar jam’iyyar PDP.
Saidai a wajan yana jawabi ana masa ehon bamayi.
Daga baya abin ya bashi haushi ya mayar da martani me zafi.
A karshe dai da ya ga jawabin nasa ba zai yiyu ba, sai yace DJ ya saka mai kida, inda ya dan taka rawa, ya kama gabansa, ya fice daga wajan taron.