
Dubban mutanene suka taru wajan kaddamar da yakin neman zaben shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu a Kano.
An ga Gwamna Abba Kabir Yusuf da tsohon gwamnan jihar, Dr. Abdullahi Umar Ganduje da sauran jigogin siyasa a jihar.

Dubban mutanene suka taru wajan kaddamar da yakin neman zaben shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu a Kano.
An ga Gwamna Abba Kabir Yusuf da tsohon gwamnan jihar, Dr. Abdullahi Umar Ganduje da sauran jigogin siyasa a jihar.