Saturday, September 5
Shadow

Kalli Bidiyon: Dubban mutanen da suka taru wajan kaddamar da yakin neman zaben Tinubu a Kano

Dubban mutanene suka taru wajan kaddamar da yakin neman zaben shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu a Kano.

An ga Gwamna Abba Kabir Yusuf da tsohon gwamnan jihar, Dr. Abdullahi Umar Ganduje da sauran jigogin siyasa a jihar.

Karanta Wannan  Ina Mika sakon Jaje ga Anthony Joshua game da Khadarin motar dabya rutsa dashi>>Inji Atiku Abubakar

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *