
Wannan wani bawan Allah ne da aka tsinta inda bayan sunansa, bai san komai ba.
Ya ce sunansa Muhammad amma an tambayeshi sunan mahaifinsa yace bai sani ba, sunan mahaifiyarsa yace bai sani ba, sunan garinsu ko wani dan uwansa duk yace bai sani ba.
Ana neman ‘yan uwansa ko wani wanda ya sanshi.