
Wata takaddama ta bayyana a kafafen sada zumunta inda akw yada cewa, wai Hafsat Idris ta kwacewa abokiyarta, Shafa Wali Saurayi.
Saidai a martaninta, Shafa Wali tace ba gaskiya bane.
Tace kaf Najeriya ba ta da daurayi duk wanda yace ita budurwarsa ce karya yake.