Friday, December 5
Shadow

Kalli Bidiyon: Ba kudi aka bani na yi ridda na koma Kirista ba, yanzu abu daya nake nema wajan Malaman Musulmai shine su nuna min inda aka cewa Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) yayi Sallah sau biyar a rana a cikin Qur’ani>>Inji Abubakar dan jihar Borno da yayi Ridda

Matashi Abubakar dan jihar Borno wanda yayi ridda ya koma Kirista ya bayyana cewa, ba gaskiya bane labarin da ake yadawa cewa kudi aka bashi ya koma kirista.

Yace bincikene yayi ya gano gaskiya.

Yace yanzu abinda yake so shine a samu malamai su nuna masa inda aka cewa, Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) ya yi sallah sau biyar a Qur’ani.

Yace idan aka nuna masa zai sake komawa Musulunci.

Karanta Wannan  Ka sauka daga Gwamnan jihar Delta tunda a jam'iyyar mu aka zabeka>>PDP ta gayawa Gwamna Sheriff bayan a ya koma APC, ta garzaya kotu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *