
Tauraruwar fina-finan Hausa, Mansurah Isah ta bayyana cewa, bata kewar gidan tsohon mijinta, Kuma abokin aikinta, Sani Musa Danja.
Mansurah tace kuma ba ta da shirin komawa gidan tsohon mijin nata.

Tauraruwar fina-finan Hausa, Mansurah Isah ta bayyana cewa, bata kewar gidan tsohon mijinta, Kuma abokin aikinta, Sani Musa Danja.
Mansurah tace kuma ba ta da shirin komawa gidan tsohon mijin nata.