
A baya ne dai Sadiya Haruna ta yi tattaki musamman ta je Saudiyya gaban Ka’aba tace ta tsynewa Gfresh Al-amin.
Saidai a yanzu kuma ta sake yin wani tattakin inda taje Ka’abar ta sake cewa ta yafe masa kuma tana rokon Allah ma ya yafe masa.
Sadiya ta bayyana cewa, itama tana laifi tana rokon Allah ya yafewa Gfresh din.
Gfresh ya wallafa Bidiyon Sadiya tana dawafi tana cewa ta yafe masa inda ya fashe da kuka.