
Wannan wani Dattijo ne da ya bayyana a kafafen sada zumunta yana ikirarin cewa, Budurwarsa ta yaudareshi ya aikata abinda bai dace ba da ita.
Yace yana tsaka da aikatawa sai tace wai ya karanta Fatiha.
Yace anan yaki amincewa, kuma sanadiyyar Rabuwarsu kenan.