Friday, July 17
Shadow

Da Duminsa: Kamar yanda aka yi a Sokoto, A jihar Taraba ma matasan ADC sun yi tattaki inda suka ce Shugaba Tinubu ta cire shugaban INEC, Farfesa Amupitan

Matasan jam’iyyar ADC sun yi zanga-zanga a jihar Taraba inda suka je ofishin INEC.

Sun nemi cewa a cire shugaban INEC, Farfesa Joash Amupitan.

Shugaban matasa na jam’iyyar ADC, Balarabe Rufa’i ne ya jagoranci tattakin.

Karanta Wannan  DA DUMIDUMINSA: Jami'an Tsaro Sun Kara Samun Nasarar Hàĺĺàķà Wani Ƙasurgumin Ďan Bìñďìģa Mai Suna Ɓaleri Tare Ďa Yaransa Su 30 A Jihar Zamfara

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *