Thursday, April 23
Shadow

Da Duminsa: Kamar yanda aka yi a Sokoto, A jihar Taraba ma matasan ADC sun yi tattaki inda suka ce Shugaba Tinubu ta cire shugaban INEC, Farfesa Amupitan

Matasan jam’iyyar ADC sun yi zanga-zanga a jihar Taraba inda suka je ofishin INEC.

Sun nemi cewa a cire shugaban INEC, Farfesa Joash Amupitan.

Shugaban matasa na jam’iyyar ADC, Balarabe Rufa’i ne ya jagoranci tattakin.

Karanta Wannan  Darajar wasu kuɗaɗen kirifto ta tashi bayan sanarwar Donald Trump

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *