
Gwamnatin tarayya ta gurfanar da Sojojin da take zargi da yunkurin yiwa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu juyin mulki a babbar kotun tarayya dake Abuja.
A yaune dai aka fara sauraren karar tasu wadda Gwamnati ta shigar.
An ga yanda aka kawo su a motoci bisa rakiyar jami’an tsaro.