
A yayin da suke zanga-zangar ranar Dimokradiyya a Abuja suke kiran a kawo karshen matsalar tsaro, Dan fafutuka, Omoyele Sowore ya yanke jiki ya fadi.
Tuni aka garzaya dashi Asibiti.
Wasu sun ce ya fadi ne sanadiyyar buga barkonon tsohuwa da aka yi.

A yayin da suke zanga-zangar ranar Dimokradiyya a Abuja suke kiran a kawo karshen matsalar tsaro, Dan fafutuka, Omoyele Sowore ya yanke jiki ya fadi.
Tuni aka garzaya dashi Asibiti.
Wasu sun ce ya fadi ne sanadiyyar buga barkonon tsohuwa da aka yi.