Friday, June 26
Shadow

Kanone Asalin Dangote da BUA ba Lagos ba: Sarkin Kano Muhammad Sanusi II yawa mataimakin shugaban kasa, Martani

Me martaba Sarkin Kano, Muhammad Sanusi II ya mayarwa da mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima martani kan imaganar da yayi cewa, Dangote da BUA ba ‘yan Kano bane, ‘yan Lagos ne.

A cewar mataimakin shugaban kasar, Haihuwar Dangote da bUA kawai aka yi a Kano amma Lagos ce ta basu damar zama manyan masu kudin da suka zama.

Saidai a martanin Sarkin Kano, Muhammad Sanusi II a wajan wani taro da aka gudanar kan kasuwanci a Kano.

Yace Dangote da BUA tun kamin su je Lagos dama can ‘yan kasuwane, sun fadada kasuwancinsu ne zuwa Lagos amma ba Lagos ce ta koya musu kasuwanci ba.

Karanta Wannan  Tsaro ya inganta sosai a Najeriya, Masu sukar Tinubu ku daina>>Inji Nuhu Ribadu

Dan haka ‘yan Kanone ba ‘yan Lagos.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *