
Rahotanni daga Pantami Jihar Gombe na cewa, sakataren jam’iyyar na yankin ne ya tsere da kayan zaben ba’a samu an gudanar da zaben fidda gwani ba a mazabar.
Daya daga cikin yaran Farfesa Pantamin ne ya fito kafafen sada zumunta yana bayyana hakan.
An ga Bidiyon sa yana cewa basu yi zaben fidda gwani nba, sakataren ne ya tsere da kayan zaben a kan mashin da wani.