Friday, July 17
Shadow

Kalli Bidiyon Dandazon mutanen da suka taru a wajan kaddamar da yakin neman zaben shugaba Tinubu a Zaria jihar Kaduna

Daruruwan mutanene suka taru a wajan kaddamar da yakin neman zaben shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu a garin Zaria na jihar Kaduna.

Kakakin majalisar Wakilai, Abbas Tajudeen ne ya kaddamar da yakin neman zaben sa a karo na biyar tare dana shugaban kasar.

An ga mawaki, Dauda Kahutu Rarara a wajan kaddamar da yakin neman zaben.

Karanta Wannan  Idan da Ngozi Okonjo Iwaela zata fito takarar shugaban kasa, zan zabeta>>Inji Tsohon Hadimin shugaban kasa, Bashir Ahmad

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *