Sunday, May 10
Shadow

Kalli Bidiyon Dandazon mutanen da suka taru a wajan kaddamar da yakin neman zaben shugaba Tinubu a Zaria jihar Kaduna

Daruruwan mutanene suka taru a wajan kaddamar da yakin neman zaben shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu a garin Zaria na jihar Kaduna.

Kakakin majalisar Wakilai, Abbas Tajudeen ne ya kaddamar da yakin neman zaben sa a karo na biyar tare dana shugaban kasar.

An ga mawaki, Dauda Kahutu Rarara a wajan kaddamar da yakin neman zaben.

Karanta Wannan  A karshe dai: Tauraruwar fina-finan Hausa, Hassana Muhammad wadda mahaifiyarta ta fito ta yi magana akan ba da izininta ta shiga fim ba ta fito tace ta daina fim

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *