
A yayin da ya je kaddamar da yakin neman zabensa a Zaria a karo na biyar, Kakakin majalisar Dattijai, Tajudeen Abbas wani ya hau kan dandamalin da yake jawabi.
Mutumin ya dakumeshi amma jami’an tsaro sun koreshi.

A yayin da ya je kaddamar da yakin neman zabensa a Zaria a karo na biyar, Kakakin majalisar Dattijai, Tajudeen Abbas wani ya hau kan dandamalin da yake jawabi.
Mutumin ya dakumeshi amma jami’an tsaro sun koreshi.