Friday, September 18
Shadow

Kalli Bidiyon: Daya daga cikin masu hakar ma’adanai na jihar Naija ya bayyana cewa an fesa musu wani abu

Daya daga cikin masu hakar ma’adanai na jihar Naija ya bayyana cewa bayan kamasu, inda aka sakasu a tsaye suka tsaya.

Yace bayan nan an fesa musu wani abu me kama da Turare.

Yace daga nan ne suka fita hayyacinsu.

Ya bayyana hakane ga Ministan harkokin cikin gida Olubunmi Tunji-Ojo’s a yayin da suke ganawa.

Karanta Wannan  Kalli NEMAN DUNIYA: An Kama Ta Da Rana Tsaka Ta Zo Binne Wani Kulli A Cikin Makabàrtà

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *