
Daya daga cikin masu hakar ma’adanai na jihar Naija ya bayyana cewa bayan kamasu, inda aka sakasu a tsaye suka tsaya.
Yace bayan nan an fesa musu wani abu me kama da Turare.
Yace daga nan ne suka fita hayyacinsu.
Ya bayyana hakane ga Ministan harkokin cikin gida Olubunmi Tunji-Ojo’s a yayin da suke ganawa.