
Biyo bayan matsalar da aka samu tsakanin masu hakar ma’adanai a jihar Naija.
Jama’a sun fito zanga-zanga inda ake ta dauki ba dadi dasu da jami’an tsaro.
Dalilin da yasa kenan ma Gwamnatin jihar Naija ta saka dokar hana zirga-zirga.

Biyo bayan matsalar da aka samu tsakanin masu hakar ma’adanai a jihar Naija.
Jama’a sun fito zanga-zanga inda ake ta dauki ba dadi dasu da jami’an tsaro.
Dalilin da yasa kenan ma Gwamnatin jihar Naija ta saka dokar hana zirga-zirga.