
Gwamnan jihar Anambra, Charles Soludo ya bayyana cewa, Fastoci da masu magungunan gargajiya dake ikirarin warkar da mutane.
Su zo ya kaisu Asibiti dan su warkar da marasa lafiya indai da gaske suke.
Lamarin ya jawo cece-kuce a kafafen sada zumunta.

Gwamnan jihar Anambra, Charles Soludo ya bayyana cewa, Fastoci da masu magungunan gargajiya dake ikirarin warkar da mutane.
Su zo ya kaisu Asibiti dan su warkar da marasa lafiya indai da gaske suke.
Lamarin ya jawo cece-kuce a kafafen sada zumunta.