
Wasu matasa daga Kudancin Najeriya sun dauki hankula inda aka gansu suna zanga-zanga inda suke nuna cewa, shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu da iyalansa na da hannu a matsalar tsaro.
Wasu dai sun rika bayyana cewa ya kamata a kama matasan a hukuntasu saboda batawa shugaban kasa suna.