Wednesday, April 29
Shadow

Kalli Bidiyon: Gwamnan Kaduna ya baiwa malaman Addinin Islama da suka taimaka masa yaci zabe kyautar Tsabar Naira Miliyan 10

Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani ya baiwa Malaman Addinin Musulunci da suka taimaka masa yaci zabe a 2023 tsabar Naira Miliyan 10.

Sannan yace a rabawa musu shinkafa kowannensu.

Kwamishinan kananan Hukumomi na jihar, Sadiq Mamman Legas ne ya bayyana haka yayin da yake mika kyautar kudin.

Karanta Wannan  A shekarar 1983 manyan sojoji sun sameni suka ce zasu yiwa Tsohon Shugaban kasa, Shehu Shagari Juyin mulki dan in zama shugaban kasa amma nace bana so>>Inji Obasanjo

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *