Friday, December 5
Shadow

Kalli Bidiyon Gwanin Ban Tausai yanda Tshàgyèràn masu neman kafa Qàsàr Bìàfrà sùkà Hàllàqà Sojan Najeriya suka kuma Wùlàqàntà gàwàrsà akan Titi

Wasu da ake zargin ‘yan Kungiyar ÌPÒB ne masu son kafa kasar Biafra a birnin Aba na jihar Abia, sun hallaka wani sojan Najeriya me suna David.

Sun hallaka sojan ne yayin da ya dauki hutu ya je gidan mahaifinsa dan ya gana dasu.

Sun hallakashi ne biyo bayan yankewa Nnamdy Khanu hukuncin daurin rai da rai da kotu tayi.

Hukumar sojojin Najeriya ta baiwa sojoji shawarar su rika kula da mutanen da suke tare dasu sannan idan ba a kungiyance suke ba, su daina saka kayan aiki su rika saka kayan gida.

Danna Nan dan kallon Bidiyon

https://twitter.com/Nnamdi14108597/status/1993096998380073107?t=aEq6pn2TdOUQ5V92h1_65w&s=19
Karanta Wannan  'Tattalin arziƙin Najeriya na bunƙasa'

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *