Wednesday, May 6
Shadow

Kalli Bidiyon: Idan kuna da wanda ya zamar muku ala kakai, Qadangaren Bakin Tulu, Wanda kuke ga kamar ba za’a iya tureshi ba to ku dage da Addu’a>>Inji Sheikh Mansur Yelwa

Sheikh Mansur Isa Yelwa ya bayyana cewa idan akwai wanda mutane suke ganin ya zamar musu Alakakai, wanda suke ganin kamar ba za’a iya Tureshi ba.

Yace wanda ake ganin ya shirya, yace to mutane su tashi a yi ta addu’ da gaske.

Yace ko dai ya sauka da kansa, ko kuma Allah ya saukeshi, yace kuma Allah zai saukeshine ba a doron kasa ba, a kabari.

Karanta Wannan  ƊAN DUNIYA: An kori mutumin da ake zargi da keta haddin matan aure kusan 400 a kasar Equatorial Guinea daga aiki

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *