
Wata Kirista daga jihar Kaduna me suna love ta roki shugaban kasar Amurka, Donald Trump idan zai kawo Khari Najeriya ya fara da jihar Kaduna.
Ta bayyana hakane a shafinta na sada zumunta.

Wata Kirista daga jihar Kaduna me suna love ta roki shugaban kasar Amurka, Donald Trump idan zai kawo Khari Najeriya ya fara da jihar Kaduna.
Ta bayyana hakane a shafinta na sada zumunta.