Friday, February 14
Shadow

Yanzu-Yanzu: Gwamnatin tarayya ta bayyana Naira dubu sittin da biyu (62,000) a matsayin sabon tayin mafi karancin Albashi

Gwamnatin tarayya ta bayyana Naira Dubu sittin da biyu a matsayin sabon tayinafi karancin Albashi ga kungiyar Kwadago.

Hakanan Sabon rahoton ya bayyana cewa, kungiyar kwadago ta NLC ta sauko daga matsayin ta na cewa gwamnati ta biyata Naira dubu dari hudu da chasa’in da hudu(494,000) inda a yanzu tace a biyata Naira dubu dari biyu da hamsin(250,000).

Tuni dai kungiyar kamfanoni masu zaman kansu ta amince da tayin na gwamnatin tarayya watau dubu 62,000.

Karanta Wannan  Bola Tinubu gogaggen ɗan Siyasa ne, zai yi wuya a iya kayar da shi a zaɓen 2027 – inji Tsohon Gwamnan Jigawa, Sule Lamido

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *