Monday, April 6
Shadow

Kalli Bidiyon: Jawabin Abubakar Malami bayan fitowa daga hannun EFCC

Tsohon Ministan shari’a Abubakar Malami kenan bayan da ya fito daga hannun EFCC.

Ya bayyana godiyarsa ga magoya bayansa da addu’o’in da suka masa.

https://twitter.com/Pharmacio001/status/2003677802344665264?t=XaaXtbrg1TO3fq1ptolKwg&s=19
Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: A yau ma, Sarkij Kano, Muhammad Sanusi II ya je aji a jami'ar Northwest University, Kano inda ya ci gaba da daukar Darasi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *