Saturday, June 27
Shadow

Kalli Bidiyon: Jawabin Abubakar Malami bayan fitowa daga hannun EFCC

Tsohon Ministan shari’a Abubakar Malami kenan bayan da ya fito daga hannun EFCC.

Ya bayyana godiyarsa ga magoya bayansa da addu’o’in da suka masa.

https://twitter.com/Pharmacio001/status/2003677802344665264?t=XaaXtbrg1TO3fq1ptolKwg&s=19
Karanta Wannan  GANI YA KORI JI: Dai-dai ko gurguwar shawara: Wani mutum ne zai yi sabon gini shine ya tarar da shuri, a madadin ya rusa shi sai ya barshi ya zagaye wajen ya yi gininsa a haka

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *