Wednesday, April 29
Shadow

Kalli Bidiyon: Jawabin Abubakar Malami bayan fitowa daga hannun EFCC

Tsohon Ministan shari’a Abubakar Malami kenan bayan da ya fito daga hannun EFCC.

Ya bayyana godiyarsa ga magoya bayansa da addu’o’in da suka masa.

https://twitter.com/Pharmacio001/status/2003677802344665264?t=XaaXtbrg1TO3fq1ptolKwg&s=19
Karanta Wannan  Mulkin Tinubu ya talauta masu kudi da yawa>>Inji Atiku

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *